Shagufta Tabassum Ahmed ta amince ta karanci aikin lauya bayan shawarar da iyayenta suka ba ta duk da cewa ba ta da niyyar zama lauya. Sai dai wannan lamari ya sauya bayan an kashe mahaifinta.
Wata kotu a birnin Lagos da ke Najeriya za ta saurari karar da wani lauya ya shigar a gabanta inda yake so a tilasta wa babban bankin kasar CBN ya cire harufan Larabci daga takardun kudin kasar.
一些您可能无法访问的结果已被隐去。
显示无法访问的结果